logo
hausa
AFIRKA
Shugaban Nijeriya Tinubu ya sa hannu kan kasafin kudin 2025 na Naira Tiriliyan 54.99
A ranar 13 ga watan Fabrairu ne Majalisar Dokokin Ƙasar ta amince da kudirin bayan yi masa wasu gyare-gyare.
Shugaban Nijeriya Tinubu ya sa hannu kan kasafin kudin 2025 na Naira Tiriliyan 54.99
DRC: Fiye da mutum 8,500 ne suka mutu a sabon rikicin da ya ɓarke a ƙasar
Ministan lafiya Samuel-Roger Kamba ya ce a ranar Alhamis fiye da mutane 5,700 ne suka ji raunuka.
DRC: Fiye da mutum 8,500 ne suka mutu a sabon rikicin da ya ɓarke a ƙasar
Taron Kafafen Watsa Labarai na Turkiyya da Afirka
A ranar Juma'a ne aka fara taron kafafen watsa labarai na Turkiyya-Africa wanda cibiyar sadarwa ta Turkiyya ta shirya a Istanbul.
Taron Kafafen Watsa Labarai na Turkiyya da Afirka
Dogwayen Maƙaloli
Nijar na da niyyar sa wa kafafen sada zumunta linzami: Minista
Sidi Mohamed Raliou ya bayyana cewa "nan ba da jimawa ba za a bayar da shawara game da tsayayyar mafita domin tabbatar da tsari mai tsabta wajen ƙayyade amfani da kafafen sada zumunta a Nijar."
Nijar na da niyyar sa wa kafafen sada zumunta linzami: Minista
Gwamnan Jihar Kano ya dakatar da shugaban ma'aikata saboda 'zaftare' albashi
A ranar Laraba 26 ga watan Fabrairu ne aka wayi gari ma’aikatan jihar suka fara ƙorafe-korafe kan cewa sun samu albashinsu amma bai cika ba kamar yadda suka saba karɓa.
Gwamnan Jihar Kano ya dakatar da shugaban ma'aikata saboda 'zaftare' albashi
Mutane da dama sun mutu a DRC sakamakon tashin bama-bamai yayin wani gangami na M23/AFC
Wasu fashe-fashe sun yi sanadiyar mutuwar mutane da dama a Kongo a lokacin gangamin 'yan tawayen M23/AFC.
Mutane da dama sun mutu a DRC sakamakon tashin bama-bamai yayin wani gangami na M23/AFC
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us