logo
hausa
SIYASA
Nijar na da niyyar sa wa kafafen sada zumunta linzami: Minista
Sidi Mohamed Raliou ya bayyana cewa "nan ba da jimawa ba za a bayar da shawara game da tsayayyar mafita domin tabbatar da tsari mai tsabta wajen ƙayyade amfani da kafafen sada zumunta a Nijar."
Nijar na da niyyar sa wa kafafen sada zumunta linzami: Minista
Turkiyya ta yi watsi da rahoton BBC "na son rai da ɓangaranci" a kan ayyukan Syria
Ankara ta yi watsi da ikirarin yaƙi da Kurdawa tare da jaddada ƙudirinta na yaki da ta'addanci da zaman lafiyar yankin.
Turkiyya ta yi watsi da rahoton BBC "na son rai da ɓangaranci" a kan ayyukan Syria
Obasanjo, Kenyatta da Desalegn za su jagoranci sulhu a rikicin DRC Kongo
Ƙasashen Kenya da Nijeriya da Ethiopia ne ke jagorantar yunƙurin sulhun.
Obasanjo, Kenyatta da Desalegn za su jagoranci sulhu a rikicin DRC Kongo
RA'AYI
Rundunar RSF ta Sudan da ƙawayenta sun ƙulla yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar
Daga cikin waɗanda suka saka hannun akwai ɓangaren Jam’iyyar Sudan Peopl’es Liberation Movement-North (SPLM-N) ƙarƙashin jagorancin al-Hilu da ke da iko da kudancin Jihar Kordofan da Blue Nile.
Rundunar RSF ta Sudan da ƙawayenta sun ƙulla yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar
Shugaba Tshisekedi na shirin kafa gwamnatin haɗaka a DR Kongo sakamakon matsin lambar M23
Tina Salama, wadda ita ce mai magana da yawun Shugaba Felix Tshisekedi ta ce baya ga gwamnatin haɗaka da shugaban ke shirin kafawa, akwai sauye-sauye da yake shirin yi a tsarin shugabancin ƙasar.
Shugaba Tshisekedi na shirin kafa gwamnatin haɗaka a DR Kongo sakamakon matsin lambar M23
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us