logo
hausa
NIJERIYA
Shugaban Nijeriya Tinubu ya sa hannu kan kasafin kudin 2025 na Naira Tiriliyan 54.99
A ranar 13 ga watan Fabrairu ne Majalisar Dokokin Ƙasar ta amince da kudirin bayan yi masa wasu gyare-gyare.
Shugaban Nijeriya Tinubu ya sa hannu kan kasafin kudin 2025 na Naira Tiriliyan 54.99
Gwamnan Jihar Kano ya dakatar da shugaban ma'aikata saboda 'zaftare' albashi
A ranar Laraba 26 ga watan Fabrairu ne aka wayi gari ma’aikatan jihar suka fara ƙorafe-korafe kan cewa sun samu albashinsu amma bai cika ba kamar yadda suka saba karɓa.
Gwamnan Jihar Kano ya dakatar da shugaban ma'aikata saboda 'zaftare' albashi
NSCDC ta kama jarkokiN fetur 1,571 da ake zargin za a kai wa 'yan bindiga a jihar Zamfara
Biyu daga cikin waɗanda ake zargi, ma'aikatan da ke sayar da mai ne a wani gidan mai sai kuma sauran biyun da aka kama su a ƙananan hukumomin Birnin Magaji da Tsafe na jihar.
NSCDC ta kama jarkokiN fetur 1,571 da ake zargin za a kai wa 'yan bindiga a jihar Zamfara
RA'AYI
An raba harajin N1.7trn ga gwamnatin tarayya, jihohi da ƙananan hukumomin Nijeriya a Janairu
Wannan na ƙunshe ne a wata sanarwa da Daraktan Yada Labarai da Hulda da Jama’a na Ofishin Akanta Janar na Tarayya, Bawa Mokwa ya fitar a ranar Alhamis.
An raba harajin N1.7trn ga gwamnatin tarayya, jihohi da ƙananan hukumomin Nijeriya a Janairu
Ficewar ƙasashen Sahel Alliance daga ECOWAS na shafar aikinmu — Rundunar Sojin Saman Nijeriya
Shugaban Sojin Sama na Nijeriya Air Marshal Hassan Abubakar ya buƙaci jami’an sojin saman Nijeriya su ƙara jajircewa da kuma amfani da dabaru wurin ganin sun cike giɓin da dakarun Burkina Faso da Nijar da Mali suka bari ta ɓangaren tsaron.
Ficewar ƙasashen Sahel Alliance daga ECOWAS na shafar aikinmu — Rundunar Sojin Saman Nijeriya
Duba a TRT Global. Raba ra'ayinka!
Contact us